Monday, 24 January 2022

Tarihin Sheikh Dr. Rufa'i Uba Hamza Gabari

    Tarihin Sheikh Dr. Rufa'i Uba Hamza Gabari

Rubutawa: Aminu Aliyu Sakwaya

1988 60 Hizb & Tafsir Winner | Nigerian Musabaqah
An haifi Mallam a shekarar 1968. Ya haddace Alkur'ani mai girma a sati ashirin.
Ya fara karatu a wajen Mallam Alhaji Gabari. Sannan ya ci gaba a hannun Mallam Madi Gabari har ya kammala.
Ya yi satu guda a hannun Mallam Labaran Gadon Kaya.
Ya yi karatun ilimi wajen Mallam Ahmad babban Malami Gabari da magajinsa Mallam Umar Bawa da Mallam Ibrahim Ruwaan Dorawa da Mallam Danlami Darma.
1981 Mallam ya shiga makarantar Ulumuddin a Koki.
1983 Mallam ya shiga S.A.S Kano. Daga cikin malamansa na wannan makaranta akwai Sheikh Kabir Sani Ayagi da Dr. Abbas Yakubu Abbas da Sheikh Dr. Abdulhamid Shu'aib Akaga da Sheikh Habibullah Adam Ilori.
Ya yi karatun ilimin tajwidi wajen Mallam Shehu Sulaiman Adam da Sheikh Sulaiman Khan al-Bakistani da Sheikh Aliy Zahrani al-Su'udiy.
Ilimin tajwidin da Mallam ya samu ne ya karfafa masa gwiwar shiga musabakar Alkur'ani Mai Girma.
MUSABAQAH
1986 - 60 Hizb - Bai samu wuce karamar hukuma ba.
1987 - 60 Hizb - Ya je ta Jaha daga Gumel Zone.
1988 - 60 Hizb da Tafsir - 1st Position a Jaha daga Minjibir.
An yi musabakar kasa a Kano 1988 inda Mallam ya samu nasarar mataki na farko, sai dai wannan shekarar yan Jahar Borno ba su turo yan takararsu ba kwata-kwata, kila sakamakon abinda ya faru a musabakar bara da ta gabata a can Bornon 1987.
1988 KANO REPRESENTATIVES | NIGERIAN NATIONAL MUSABAQAH
Male Participants:
60 Tafsir: Rufa'i Uba Hamza Gabari
60 Hizb: Muhammad Nasiru Yahya Ramadan (ya gama Madina da Sudan mai tafsir a Dutse)
40 Hizb: Muhammad Sani Armaya'u ( Chief Judge National Musabaqah)
20 Hizb: Abdussamad Isma'ila
2 Hizb da Tangimi: Auwalu Gwani Mukhtar
Female Participants:
20 Hizb: A'isha Mahmud Barnoma
10 Hizb: A'isha Muhammad Rabi'u
2 Hizb: Nafisa Isma'il
Kuma alhamdu lillah sai duk suka samu nasarar mataki na farko idan ban da Nafisa Isma'il yar izu biyu inda Fatima Zubair daga Katsina ta lashe kujerar.
Mallam daga nan ya wakilci Najeriya a musabakar duniya ta Sarki Abdul'aziz da ke Saudiyya shekarar 1989 inda ya samu nasarar mataki na shida.
DUBAI INTERNATIONAL HOLY QURAN AWARD
Mallam ne kuma dan Najeriya na farko da yayi wakilci a Musabakar Duniya ta Dubai izu sittin shekarar 1998/1999 inda ya zo na bakwai a karo na biyu da fara musabakar.
A yanzu kuma, kungiyar da Mallam yake shugabanta, Jam'iyyatu Ahlil Quran Fi Najeriya ce ke kai yan takara daga Najeriya zuwa musabakar Dubai, ofishinta na nan a titin B.U.K Old Site.
BAYAN MUSABAKAR DUNIYA 1988
Mallam ya karanta Hidayatil Murid wajen Sheikh Tijjani Rabi'u sannan ya auri Gwarzuwar Shekarar da su ka yi musabaka tare bangaren mata Mallama A'isha Mahmud Barnoma a 1990.
KARATUN ZAMANI
Gwamnatin Kano ta dauki nauyin Mallam inda yayi digiri na farko a Jami'ar Azhar da ke Misra, ya kammala 1995. A nan Jami'ar Mallam ya yi karatun Qira'atil ashr a wajen Sheikh Aliyu Ridha Salim, tare da Gwani Kabir Ya'aqub a saukar farko.
Ya kuma yi karatu wajen Sheikh Abdullah Atiyyah al-Bayyumiy, limami Ratibi a Jam'iar Azhar.
Ya yi babar Diploma a Masar shekarar 2008.
Ya yi digiri na biyu 2013 a Jam'iar Amerika dake Qahirah akan tafsirin Sheikh Muhammad Mutawallah Sha'arawi cikin Suratil Hajj da kuma digiri na uku a Jami'ar Musulunci da ke Malaysia 2018.
Risalarsa ta Ph.D aka mayar littafi (Tatawwur Ilmul Qira'at wal Shu'unil Quraniyya Fi Najeriya.
Littafin na nan ana samunsa a kasuwar Kurmi da kuma wajen Mallam din.
Haka nan Mallam ya yi karatun Diploma a F.C.E Kano da Kano State Polytechnic a matakai daban-daban har zuwa H.N.D.
Yanzu haka Malami ne Sa'adatu Rimi College of Education.
MAJLISIN KARATU
Mallam na karatu bayan Sallar Asuba ranar Jumu'a da Asabar da dalibai Mahaddata Alkur'ani akan ilimin tajwidi da Qira'at da kuma gyaran ada'i.
Wannan majilisi ba shakka ya fitar da zakarun Alkur'ani mai girma gida da wajen Najeriya.
Kamar yadda muka rubuta a tarihin Goni Kabir Ya'aqub, haka ya ke ga Sheikh Dr. Rufa'i Uba Hamza.
Za ka iya cewa daliban musabakar da suka samu nasara to hakika sun samu horo daga wajen Mallam ko kuma daga daliban Mallam.
Haka nan duk yan takarar da suka wakilci Najeriya zuwa musabakar Dubai to sun samu horo wajen Mallam.
Allah Ya saka masa da alheri.
Ga kadan daga cikin mutanen da wannan majisin ya yaye:
Mallam Abdulkadir Datti
Mallam Muhammad Sani Muhammad al-Minshawiy
Dr. Ahmad Tijjani Ramadan
Mallam Aliyu Abdulkadir
Mallam Abdullahi Sulaiman Kabara
Goni Idris Sa'id Alhassan
Goni Abdussamad Salisu Sani Adam
Mallam Ibrahim Muhammad Zakariyya
Mallam Shu'aib Habib Shu'aib
Mallam Munir Sani Inuwa, da mutane da yawa.
Allah Ya karbi aiyukan Mallam, Ya yafe masa laifukansa, Ya kiyayeshi duniya da lahira, Ya kyautata zurriyarsa, Ya kuma azurtashi da kyakkyawar cikawa.
Amin amin.

Video Credit: Ahlul Quran Tv
Rubutu: Tatawwur - Littafin da Malam ya rubuta da sauran takardu

TARIHIN GONI MUHAMMAD KABIR YA'AQUB KANO

TARIHIN GONI MUHAMMAD KABIR YA'AQUB KANO

Rubutawa: Aminu Aliyu Sakwaya

FARKON RAYUWA
An haifeshi a 1966 a unguwar Yan awaki da ke birnin Kano.
Mahaifinsa ya kasance malami, mahaddacin Alkur'ani mai girma.
Ya yi karatu a wajen mahaifinsa da kuma kawunsa Mallam Garba, daga nan ya ci gaba a wajen Mallam Shu'aib dan Ringim bayan rasuwar mahaifinsa.
A 1979 mahaifinsa ya kai shi Maiduguri tsangayar Goni Adam dan Dakaso inda a nan ya kammala haddar Alkur'ani mai girma cikin kananan shekaru.
Daga nan ya shiga makarantun ilimi a nan Maiduri ya ci gaba da neman ilimin addinin musulunci.
Ya koyi ilimin tajwidi a wajen Goni Habu a Maiduguri, inda ya karanta littafin Hidayatul Murid da wasu littafan a wajensa.
MUSABAQA
1987 Borno - Ya yi musabakar izu sittin a ckin kwaryar birnin Maiduguri inda ya yi na uku, da aka hada da sauran kauyuka (kila ta zone) sai ya yi na biyar.
(Bai samu wakilci zuwa Jaha ba).
1987 Kano - Ya dawo gida hutu bayan kammala musabakar Borno, a Kano kuma lokacin ba a gama musabaka ba. Ya yi musabakar izu sittin a kwaryar birnin Kano inda ya yi na biyu a matakin karamar hukuma Kano Municpal.
1st: Gwani Nasir Abdullahi
2nd: Goni Kabir Ya'aqub
3rd: Gwani Lawi Gwani Dan Zarga
A MATAKIN JAHA KUMA:
1st: Gwani Nasiru Abdullahi
2nd: Sheikh Ja'afar Mahmud Adam
3rd:Gwani Lawi Gwani Dan Zarga
4th: Goni Kabir Ya'aqub
1988 - Kano - Ya sake na hudu a matakin Jaha
1989 Kano - Ya yi na daya a matakin Jaha
WADANDA SUKA WAKILCI KANO A WANNAN SHEKARAR A MUSABAKAR KASA A BAUCHI SU NE:
60 da Tafsiri: Sheikh Alkali Jibril Muhammad Mustapha Birnin Kudu
60 Hizb: Goni Kabir Ya'qub
40 Hizb: Goni Muhammad Khamis Umar
20 Hizb: Goni Abdul'aziz Hussain Akarami
10 Hizb: Mallam Auwal Abdulmumin
2 Hizb : Mallam Muhammad Tijjani Lawan
BANGAREN MATA:
Gwana Karimatu Sahalu - 30 Hizb
Maryam Ibrahim Kafin Hausa - Allah Ya mata rahama
Rumasa'u Shehu Ibrahim.
MUSABAKAR KASA A BAUCHI 1990
A matakin kasa, sai Mallam Jibril Muhammad Mustapha da Goni Kabir Ya'aqub suka samu nasarar mataki na daya, izu sittin da tafsir (Gwarzon Shekara) da izu sittin kenan. Sai dai ba su samu wakiltar Najeriya a musabakar duniya da ke Saudiyya ba sakamakon fara yakin tekun Fasha (Gulf War).
1ST POSITIONS WINNERS - 1990 BAUCHI NATIONAL MUSABAQAH
60 Hizb & Tafseer: Jibril Muhammad Mustapha Kano State
60 Hizb: Muhammad Kabir Ya'aqub Kano State
40 Hizb: Alghali Bishara Borno State
20 Hizb: Khamis Balarabe Plateau State - Allah Ya masa rahama
10 Hizb: Nasir Abdurrahman Funtua Katsina State
ALKALANCIN MUSABAQA
1998 - An nada shi alkalin musabakar a Jahar Kano a matakin kananan hukumomi
2003-2007: Ya yi alkalanci a musabakar kasa ta Najeriya bangaren maza
2007 - An zabeshi daga Najeriya inda ya yi alkalanci a musabakar duniya ta Sarki Abdul'aziz da ake gabatarwa a Saudiyya duk shekara.
NADIN GONI
2007 - Goni Abdullahi Borno ya nada shi Goni daga shawarin malaminsa Goni Adam dan Dakaso.
KARATUN QIRA'AT
Alhaji Ado Dan Dawaki ya dauki nauyinsa inda ya tafi Misra ya yi karatun Qira'at a wajen Sheikh Ridha Salim shekara daya.
Ya samu International Scholarship karkashin Gwamnar Jahar Kano na mulkin soja Kanar Idris Garba inda ya koma Misra ya shekara uku a Ma'ahad Qira'at bangaren Aliyat-Qira'at, ya kuma samu ijaza a Qira'o'i goma wajen Sheikh Saleem Ridha.
KARATUN ZAMANI
2010 - Ya kammala N.C.E a Sa'adatu Rimi College of Education, Kano
2013 - 2017: B.Ed Islamic Education - Northwest University, Kano
2019 2021: Master's Degree - Islamic Studies - Bayero University, Kano
2021 - Date - Ya fara Ph.D a Bayero University, Kano
MAJALISIN KARANTARWA
Babban majlisin da ake koyon karatun Alkur'ani da Ada'i da Qira'at da tadribin yan musabaqah dake unguwar Dorayi cikin birnin Kano.
Duk Asabar da Lahadi bayan sallar Asuba Goni Kabir na karantarwa a wannan majalisi - Allah Ya saka masa da alheri.
WASU DAGA CIKIN TSOFFIN MAHALARTA WANNAN MAJALISI
Zai yi wuya ka samu mutum daya da ya kasance zakara a musabaqar Jahar Kano da kuma kewayenta face Goni Kabir ya karantar da shi, ko kuma daliban Goni Kabir sun karantar da shi.
Lalle mafiya kyawun karatun Alkur'ani a Kano da kuma kewayanta za ka samu sun fa'idanta da kwarewa da baiwa da gogewa da iya karatu da rerawa da kuma kyan ada'i da Qira'at da Allah Yai wa Goni Kabir Ya'aqub.
Ana daukarsa Jaha-Jaha domin ya yi wa dalibai da yan musabaqah tadribi na yadda ake karatun Alkur'ani mai girma.
Ga wasu daga cikin zakaru a musabakar Alkurani mai girma da wannan majalisi ya yaye;
Mazidu Adam Shu'aib - Gwarzon Shekara 2003 Nasarawa
Zubair Hamza Dahir - Gwarzon Shekara 2005 Kano
Kabir Abubakar Musa - Gwarzon Shekara da Duniya 2013 Zamfara
Jamilu Lawan - 2004 Kebbi 40 Hizb 1st
Aminu Hassan - 2009 Edo 60 Hizb 1st
Mukhtar Barnoma - Gwarzon Shekara 2009 Edo
Idris Abdulkadir - 2006 Bauchi 60 Hizb 1st
Shamsu Lawan - 2007 -40H-2nd | 2010 -60H-5th | 2014-Tafsir-4th | Kuwait
Abdullahi Aliyu - 2013 Zamfara 60 Hizb - 1st
Mulkhtar Umar
Faruq Goni Kabir Ya'aqub - Ya sha wakiltar Kano a musabakar kasa
Da sauran dubunnan mutane.
Allah Ya sakawa Mallam da alheri Ya karbi aiyukansa na alkhairi Ya kyautata bayansa.

Littafin da aka duba: Littafin Tatawwur na Dr. Rufa'i Uba Hamza Gabari da sauran takardun bincike

Saturday, 14 August 2021

Biography of Goni Tahir Maiduguri

Biography of Goni Tahir Goni Idris Borno

Read the post on Facebook here

Compiled by Aminu Sakwaya

Tahir Goni Idris Anna'im was born in 1977 at Gombe State, but his origin is from Borno.
Goni brought up and had his local tsangaya Quranic school in Borno. He memorized the Glorious Quran at younger age and studied Tajweed and Qira'at from various prominent and well known Quranic reciters in Borno before he went abroad.
Goni graduated from Al-Azhar University 2006 – Faculty of Shari’ah & Law. While studying Shari’ah at Egypt, he enrolled in one of the Qur’anic schools and had the privilege of getting Ijaza in Qira’at al-ashra assugra wal kubra( the Ten various schools/methodologies of reciting the Glorious Qur’an).
From Egypt, he proceed to Islamic University of Madina and graduated in 2014 with Master Degree in Qira’at – Faculty of Qur’anic Sciences.
Goni then went to African University, Sudan and started his Ph.D Degree.
In the field of musabaqa, Goni Tahir represented Nigeria at Saudi King Abdul'aziz Int'l Quran Competition in 1994 and came 1st in the memorization of 60 Hizb (second category).
He also participated in 2002 Dubai Int’l Holy Qur’an Award and won 4th.
Goni participated also at Misra Int’l Musabaqa and won 2nd.
Goni Tahir had been among the judges at 2011 King Abdul’aziz Int’l Musabaka – Saudi Arabia, 2012 Sudan International Musabaqa, 2013 Kuwait International Holy Qur’an Award and 2018 Dubai International Holy Quran Award/Musabakatu Shaikha Fatima Bint Mubarak ( for Females).
In Nigeria, Goni Tahir formerly, was among the panel of judges in Nigerian National Qur’anic Recitation Competition from 2007 to 2013.
Goni was blessed with retentive memory and this had been proved when he read the entire Qur’an by heart to Gwani Rufa’i in preparation to represent Nigeria in 2002 and make no repetition throughout except one WORD in Surat al-A’raf.
Goni recorded the Glorious Qur’an – Riwayati Hafs – when he was at Egypt and lectured at University of Maiduguri.

Biography of Gwani Sadiq Gusau

Biography of Gwani Sadiq Gusau

By Aminu Sakwaya

Read the post on Facebook here

Gwani Sadiq was from Gusau, Zamfara State, Nigeria. Born at Tafki Tara, Kebbi State. He memorized the Glorious Qur'an in the hand of his father. He later travelled to Gusau, Sheikh Sunusi Balarabe Zawiyya, to pursue Qur'anic knowledge.

He was among the top Nigerian Qur'anic reciters.
In 1994, Gwani Sadiq represented Sokoto State in the National Quranic Recitation Competition and won 11th position in the memorization of 60 Hizb (second category without Tafsir). He contested with Riwayati Warsh.
In 1995, he bagged 3rd position and won 1st in 1996 (in the same category, i.e 60 Hizb ) where he contested with Riwayati Hafs.
He represented Nigeria at King Fahad International Qur'anic Competition, Makkah, where he got 1st position in the 2nd category(60 Hizb),making him the third amongst the 5 Nigerians that attained this rank( others being Gwani Umar Al-Bashir, Gwani Tahir Idris, Gwani Abdurrahman Durma, and recently, Idris Abubakar,all from Borno State, Nigeria). This was in the year 1996/1997. ุงู„ู„ู‡ ุงูƒุจุฑ Other Nigerian participants during the same year are Sheikh Abubakar Rabah Kebbi (Tafsir), Gwani Fadlu Kura Kano(40 Hizb), Dr Mansur Yelwa Bauchi(20 Hizb) and Isma'il Salis Katsina (10 Hizb).
He was a judge( for correction) in Nigerian National Qur'anic Recitation Competition from 2001 to 2013, and reappointed from 2018 to date.
He memorized Shatibiyya, Al-Durrah and on-going Taiyibah An-Nashr (2013 interview at Wisal Hausa Tv)
In 2011, he was chosen to be among the panel of Judges at King Fahd International Holy Quran Competition, Makkah and assigned to correct (and later to read the questions as well) the contestants.
Yana da yawan murmushi da faran-faran da jama'a ' he smiles alot'.
He had Jumu'at Masjid and delivered annual Ramadan Tafsir there.
He teaches many Fikh, Lugga and Qira'at at his school in Gusau.
Goni (in ji mutanen Borno) wrote a book on Tajweed and recorded complete Quran in Hafs, Warsh, Qalun and Khalaf.
Very soon, in sha Allah, the recorded version of 10 various Qira'at (20 Riwayat) will be launched by God's grace.
Takabbalallahu an shaikhina wa jazahullahu anna khairal jaza'

Biography of Dr. Sa'ad Abubakar Abubakar Imam Sokoto

Biography of Dr. Sa'ad Abubakar Abubakar Imam Sokoto

Compiled by Aminu Sakwaya

Read on Facebook here

Dr Sa'ad Abubakar Imam Sokoto was a lecturer in the Faculty of Law, College of Legal and Islamic Studies, and also one of the Chief Imams of Ahmadu Bello University Zaria, Nigeria.
His father, Sheikh Abubakar Abubakar Musa Imam Sokoto was the Chief Imam of A.B.U Zaria for over 50 years. He was said to be one of the oldest Imam in Northern Nigeria, died at the age of 110. The late Imam was appointed by Sardauna of Sokoto, the Premier of Northern Nigeria, Sir Ahmadu Bello. May Allah have mercy upon them.
Sheikh Sa'ad represented Sokoto State in the National Qur'anic Recitation Competition in the years 2001, 2002, and ... in the first category of the musabaqah (60 Hizb and Tafseer) where he won 3rd, 4th and ... positions respectively.
Dr. Sa'ad represented Nigeria in Palestine (not hold), Iran and Saudi Arabia (not King Fahad) Qur'anic Recitation Competition.
He has been among the panel of judges of the National Qur'anic Recitation Competition in Nigeria organized annually by Usmanu Danfodio University Sokoto from 2013 to 2017.
He was a fluent reciter of the Glorious Qur'an, a scholar of Hadith, Fiqhu, and Lugga, to mention but few.
Mallam Sa'ad attended L.E.A Primary School, Jama'a, Zaria, Basawa Teachers College, Zaria, then College of Arts and Islamic Studies, Sokoto.
He joined College of Legal Studies, Sokoto but left for Ahmadu Bello University, Zaria to read Bachelor of Art in Arabic.
However, he got scholarship and went Uganda to further his studies.
Hailed from Sokoto but brought up in Zaria, Sheikh Sa'ad graduated with first class honour from Islamic University in Uganda in the year 2000 obtaining his first degree in Common and Islamic Law.
In Uganda, Mallam was appointed one of the Imams for Jumu'at Prayer and upon leaving the campus, he recorded the complete Qur'an in casette, on request by the then Registrar of the University.
Thereafter, he joined the services of Sultan Maccido Institute, Sokoto, as a teacher for almost ten years.
He recieved his Master and Ph.D degree in the Faculty of Law, Ahmadu Bello University, Zaria.
He lived a simple life and loved by all the Muslim students of A.B.U Zaria.
Mallam was always ready to accept any invitation by MSSN in order to deliver any lecture across the campus.
He spoke English as well as Arabic to the best of their form.
He delivered annual Tafseer in Ramadan at Danraka Jumu'at Masjid, Samaru, Zaria

Wednesday, 11 August 2021

TARIHIN MUSABAKAR SHEIKH JAFAR

TAKAITACCEN TARIHIN MUSABAKAR SHEIKH JA'AFAR MAHMUD ADAM KANO ( Rahimahullah)

Kafin mai karatu ya fara karantawa ya kamata ya san mai wannan rubutu ba masanin tarihi ba ne, mai binckike ne kawai akan harkar Musabaka. Sannan ya yi amfani da laccocin Mallam Ja'afar da Maganganun wasu Malaman Qur'ani kamar Gwani Yahuza Gwani Dan Zarga Kano da kuma littafai da aka rubuta. Wasu daga cikin littafan sun hada da ' Tatawwur ilmul Qira'at da Dr. Rufa'i Uba Hamza Gabari da kuma Ayyami na Dr. Muhammad Sani Rijiyar Lemo' wadanda suka kawo tarihin rayuwar Mallam Ja'afar.
Don haka mai rubutu ba ra'ayinsa yake kawowa ba.
Don Allah duk inda aka ga kuskure amanar ilimi ce a gyara. Don haka kada mutum ya yi shiru.
Abinda yake daidai kuwa to daga Allah ne.
Allah Ya ba mu ikon rubutawa daidai tare da ikhlasi.
Kafin mu fara kada mu manta Mallam Ja’afar Alaramma ne, Gwani ne a karatun Alkur’ani. Ya yi haddarsa da allo, kuma ya yi satu ba daya ba biyu ba a nan Fagge dake Kano a wajen Alaramma Dawud 1977 zuwa 1978.
An haifeshi a 1962 ko 1965.
Ya koyi Tajwidi a hannun wani Malami mutumin Misra Sheikh Abdul’aziz ali AlMustafa.
Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin kai.
MUSABAKAR KASA TA FARKO 1986
Gwani Rufa'i ya kawo cewar a Musabakar Kasa ta farko wacce aka gudanar a Sakkwato 1986 Mallam Ja'afar yana daga cikin mutum ukun da suka wakilci Kano a izu sittin wanda shi ne kololuwar mataki a wancan lokacin tunda ba bu sittin da tafsiri. To a wannan lokaci Mallam Ja'afar sai yai na hudu a matakin Kasa kamar yadda Gwani Rufa'i ya fada a shafi na 699. Sai dai a shafi na 683 sunan Mallam Ja'afar ya zo a na biyar. Yayinda yan takarar Borno su ka zo na biyu, da na uku, da na hudu; su ne Idris Isa Idris, Sharif Dahir Musa da kuma Muhammad Dungus. Mallam Ja'afar kuma yazo na biyar daga Kano sai Marigayi Gwani Aminu Zaina ya zo na daya daga Kano. Gwani Aminu Zaina da Goni Idris Isa Idris su suka wakilci Nigeria a Musabakar Malik Abdul'aziz a Saudiyya sai dai sun je a makare, ba su samu damar sharakawa ba - kamar yadda Gwani Rufa'i ya kawo a 696 da 697.
MUSABAKAR KASA TA BIYU 1987
To a shekarar da ta gewayo, 1987, sai Mallam Ja'afar ya sake fafata Musabaka inda ya yi na biyu a Jahar Kano. Yayin da Gwani Nasiru Abdullahi Musa Kibiya ya yi na farko.
Wannan ya ba wa Mallam Ja’afar damar shiga cikin sahun mutane uku da za su wakilci Kano a Musabakar Kasar da za a gabatar a Maiduguri. Cikin ikon Allah da rahamarSa da zabinSa sai Mallam Ja'afar ya zo na daya yayinda yan takarar Borno suka zo na biyu da na uku. Daya daga cikin yan takarar Jahar Kano kuma sai ya zo na hudu, yayinda dayan dan takarar Borno ya zo na biyar. Yan takarar Bornon su ne Goni Jidda Muhammad Khalil (na biyu) da Goni Wali Ibrahim Kolomi (na uku) sai kuma Goni Jibril Haruna Abdullahi (na biyar). Dan takarar Jahar Kanon kuma shi ne Gwani Nasiru Abdullahi Musa ( na hudu).
To kaddarar Allah idan ta zo ba makawa sai ta faru. Wannan sakamako bai yi wa mutanen Borno dadi ba. To dama shi sakamako ba ya nuna wani ya fi wani. Akwai wanda ya san wane da wane sun fi shi karatu nesa ba kusa ba, to amma sai Allah Ya ba shi nasara a Musabaka bai ba wa wancan ba.
Saboda yan mintina ne kwata kwata ba su wuce ashirin mutum zai zo yai karatu. Wani ya tashi da danjoji da yawa wani kuma da danjoji kadan yayin da wani ya tashi ba ko danja daya!
Allah Ya na zabar wanda ya so cikin takara ya ba shi nasara ba don ya fi saura ba. A'a sai don dalilin da shi Allah din ya barwa kansa sani. Sannan Allah na iya zabar mutum Ya ba shi nasara domin Ya jarrabashi Ya ga ko zai yi takama da ji-ji da kai da girman kai ko ya rena mutane ko yana jin ya fi kowa karatu. Sannan Allah na jarrabar mutum kuma da rashin samun matsayi a Musabaka don ya ga ya ya zai yi? Zai ce wane da wane ne suka ka da ni ko kuma ya ce Allah ba ya sonsa ko ya kamata a ce shi yai na daya tunda ya fi saura karatu.
Shi ya sa ake son yan takara su kara sanya ikhlasi cikin karatunsa.
Allah Ya ba mu ikhlashi gaba daya.
To mu dawo maganar Sheikh Ja'afar rahimahullah.
Sakamakon musabakar 1987 bai yi mutanen Borno dadi ba. Wanna ta sanya hukumar Musabakar Borno fushi tare da kin shiga Musabakar da aka yi a shekarar da ta zagayo, 1988, a Kano.
( Hira da Gwani Yahuza Gwani Saleh dan Zarga da Goni Umar Al-Bashiri a tashar Talabijin ta Wisal Hausa Tv ).
Wannan kuma na iya shiga cikin dalilan da ya sanya lokacin da Mallam Ja'afar ya kammala Jami'ar Musulunci ta Madina a 1993 ya zo Borno a 1995 domin fara gabatar da Tafsiri a Masallacin Mallam Muhammad Indimi tasa ya hadu da kalubale da adawa mai yawa daga wasu daga cikin mutane da kuma malaman Borno (Sufaye) musamman idan sun tuna cewar shi ne fa kuma ya zo har gidansu ya lashe Musabakar, ga shi yanzu ya dawo yana kalubalantarsu da hujjoji.
Jama'a ku biyo mu in sha Allahu za mu sanya muku maganar Mallam Ja'afar da yake ba da labarin gaggan Malamai guda uku wanda ba bu ya su a Borno su ka je har wajen Abacha domin a hana shi Tafsiri - bayan sun je har wajen Gwamna ba su gamsu ba.
Dr. Gwani Rufa'i ya kawo cewar Mallam Ja'afar na yin Musabaka ne a wancan lokaci da salo irin na Sheikh Mahmud Khalil al-Husari - yayin da yan takabara ke kabbara saboda zalakar muryarsa.
MUSABAKAR DUNIYA TA SARKI ABDUL'AZIZ DAKE SAUDIYYA 1988
Sakamakon Musabakar Kasa ya nuna na daya da na biyu wato Sheikh Ja'afar da Goni Jidda Muhammad Khalil su za su wakilci Najeriya a Musabakar Duniya. To amma kamar muka kawo a sama mutanen Borno sun yi fushi don haka ba su yarda Goni Jidda ya wakilci Najeriya ba.
Wasu kuma na ganin Jami'ar Danfodio ya hana shi tafiya Musabakar Duniya saboda irin yanayi da kuma halin da kwamitin Jahar Borno ya nuna na kin amincewa da sakamakon Musabakar ta 1987.
To wanda yai na uku ma dan Borno ne wato Goni Wali Ibrahim Kolomi don haka ba za su yarda Cibiyar nazarin Addinin Musulunci ta Jami'ar Usmanu Dan Fodio dake Sakkwato (wanda sune suke gudanar da Musabakar) ta dauko shi ba.
A dalilin haka ya sanya Dan Fodio dauko wanda yai na hudu wato Gwani Nasiru Abdullahi Kibiya daga Kano domin su tafi tare da Marigayi Sheikh Ja’afar Mahmud Adam rahimahullah.
Gwani Dr. Rufa’i ya kawo cewar Gwani Ja’afar da Gwani Nasiru sun je Saudiya amma sai suka tarar akwai matakin izu sittin da tafsiri. To sai hukumar Dan fodio ta bukaci Mallam Ja’afar ya shiga wannan aji yayin da Gwani Nasiru zai tsaya a izu sittin.
Cikin ikon Allah Mallam Ja’afar ya yarda ya amince kuma ya yi kokari ya yi hobbasa ya rera karatu mai gamsarwa kuma ya amsa abinda Allah Ya kaddara zai amsa daga tafsiri – ba tare da ya yi shirin haka ba.
MATAKIN DA MALLAM JA’AFAR YA SAMU A MUSABAKAR DUNIYA
Dr Rufa’i ya kawo cewar Mallam Ja’afar bai samu matsayi ba wato daga na daya zuwa na biyar. Kuma daya daga cikin dalilan shi ne rashin sanin Mallam Ja’afar cewar zai yi Tafsiri har sai da aka bukata daga gare shi.
Gwani Yahuza kuma ya ce Mallam Ja’afar bai ci musabaka ba wato bai fito a na daya zuwa na biyar ba amma dai ya samu mataki na shida ne a Musakar Duniya – a hirar da akai da shi a Wisal Hausa Tv tare da Goni Umar Al-Bashir Borno.
A littafin ‘Ayyami’ na Dr Sani Rijyar Lemo ya kawo cewar Mallam Ja’afar ya samu mataki na uku a musabakar duniya.
WALLAHU A’ALAM.
Kuma Mallam Ja’afar ya fada darasinsa na saukar tafsirin Alkur'ani a Kano cewar an ba shi gagarumar kyautar naira dubu daya da ya ci musabaka. A ciki ya sayi Machine Suzuki naira dari bakwai da hamsin.
Allah Ya ji kansa da rahama.
BAYAN MUSABAKAR DUNIYA
Bayan dawowar Mallam Ja’afar daga Musabakar Duniya sai aka nada shi daya daga Alkalan Musabakar Kano a karamar hukuma 1988. Sai dai bai dade ba ya tafi Madina karatu.
A kuma wannan shekarar Sheikh Zarban ya zo Nigeria daga Madina domin yi wa wadanda suka kammala Sakandare mukabala ko za su samu damar shiga Jami’ar Madina. To sai aka ci rashin sa’a ya zo daidai da lokacin yan makaranta suna hutu. To daga nan sai aka nuna masa yan takarar da za su wakilci Kano a Musabakar Kasa ta 1988 a makarantar SAS Kano. To sai akai dace an dauki Mallam Ja’afar cikin mai ba su horo wato TADRIBI. Sheikh Zarban ya ce yana neman yan makarantar Gwale ko nan S.A.S. Sai aka nuna Mallam Ja’afar aka ce ga daya daga ciki.
Daga nan su ka je Masaukin Sheikh Zarban akai musu ‘interview’ su biyar. Mallam Ja’afar ne na karshen shiga kuma shi ne wanda ya samu nasara. Sheikh Zarban ya ce ‘duk abinda ake nema ka na da shi, ka cancanta sai dai idan ka yarda za ka maimaita Sakandare a can idan ka je tunda yanzu ba ka gama Sakandare ba’ – a lokacin Mallam Ja’afar saura shekara daya ya gama Sakandare.
Mallam ya ce ya yarda. Da ma shekara uku yana neman Madina bai samu ba. Shekara da ta zagayo aka aikowa Mallam Ja’afar ‘ADMISSION’. A ka ci sa’a kuma ya gama Sakandare a daidai lokacin. Da ya je Madina aka sake masa interview wasu mutane daban kuma su ka je lallai ya cancanci ya shiga Jami’a kai tsaye ba tare da ya shiga Sakandare a can ba.
( Interview da Mallam Ja’afar a gidan talabijin na Maiduguri).
Gwani Rufa’i ya fada a littafinsa cewar su biyu ne kadai aka gaiyata don tantancesu.
Mallam Ja’afar ya kammala Madina 1989 – 1993
Ya kammala Master Degree a Sudan.
Saura kadan ya kammala Ph.D a Jami’ar Usmanu Dan Fodio dake Sakkwato aka harbe shi a ranar Jumu’a yana jan Sallar Asuba 13 ga Afrilun 2007.
Allah Ya ji kansa Ya gafarta masa.

Za ku iya karanta tarihin musabakar Mallam Ja'afar a https://web.facebook.com/AminuSakwaya/posts/2577843915766157

Sunday, 15 September 2019

Privacy Policy

Privacy Policy
I developer sakwaya built this app as a free ad-supported app. This SERVICE is provided by me and is intended for use as is.

This page is used to inform my app users and/or website visitors regarding my policies with the collection, use, and disclosure of Personal Information if anyone decided to use my Service.

If you choose to use my Service, then you agree to the collection and use of information in relation with this policy. The Personal Information that I collect are used for providing and improving the Service. I will not use or share your information with anyone except as described in this Privacy Policy.

The terms used in this Privacy Policy have the same meanings as in my Terms and Conditions, which is accessible at my app, unless otherwise defined in this Privacy Policy.

Information Collection and Use

For a better experience while using my Service, I may require you to provide me with certain personally identifiable information, including but not limited to [users name | address | location | pictures | device identifier]. The information that I request is [retained on your device and will be retained by me and used as described in this privacy policy.

The app does use third party services that may collect information used to identify you. We’ll partner with Google and use a unique identifier on your device to serve only non-personalized ads. For information about how Google uses your mobile identifier please visit: https://policies.google.com/technologies/partner-sites.

Log Data

I want to inform you that whenever you use my Service, in case of an error in the app I collect data and information (through third party products) on your phone called Log Data. This Log Data may include information such as your devices’s Internet Protocol (“IP”) address, device name, operating system version, configuration of the app when utilising my Service, the time and date of your use of the Service, and other statistics.

Cookies

Cookies are files with small amount of data that is commonly used an anonymous unique identifier. These are sent to your browser from the website that you visit and are stored on your devices’s internal memory.

This Services does not uses these “cookies” explicitly. However, the app may use third party code and libraries that use “cookies” to collection information and to improve their services. You have the option to either accept or refuse these cookies, and know when a cookie is being sent to your device. If you choose to refuse my cookies, you may not be able to use some portions of this Service.

Service Providers

I may employ third-party companies and individuals due to the following reasons:

To facilitate my Service;
To provide the Service on my behalf;
To perform Service-related services; or
To assist us in analyzing how my Service is used.
I want to inform users of this Service that these third parties have access to your Personal Information. The reason is to perform the tasks assigned to them on my behalf. However, they are obligated not to disclose or use the information for any other purpose.

Security

I value your trust in providing me your Personal Information, thus i am striving to use commercially acceptable means of protecting it. But remember that no method of transmission over the internet, or method of electronic storage is 100% secure and reliable, and I cannot guarantee its absolute security.

Links to Other Sites

This Service may contain links to other sites. If you click on a third-party link, you will be directed to that site. Note that these external sites are not operated by me. Therefore, I strongly advise you to review the Privacy Policy of these websites. I have no control over, and assume no responsibility for the content, privacy policies, or practices of any third-party sites or services.

Children’s Privacy

This Services do not address anyone under the age of 13. I do not knowingly collect personal identifiable information from children under 13. In the case I discover that a child under 13 has provided me with personal information, I immediately delete this from my servers. If you are a parent or guardian and you are aware that your child has provided me with personal information, please contact me so that I will be able to do necessary actions.

Changes to This Privacy Policy

I may update my Privacy Policy from time to time. Thus, you are advised to review this page periodically for any changes. I will notify you of any changes by posting the new Privacy Policy on this page. These changes are effective immediately, after they are posted on this page.

Contact me

If you have any questions or suggestions about my Privacy Policy, do not hesitate to contact me.

Friday, 31 August 2018

AL-GHADIR: KALUBALE GA YAN SHI'A

AL-GHADIR:

KALUBALE GA ‘YAN SHI’A

✍ Dr. Mansur Sokoto
18/12/1434M
22/10/2013M

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

*INGANTACCEN LABARIN GHADIR:*

Ma’anar Ghadir:

Kalmar Ghadir a larabce, tana nufin wurin da ya tara ruwa da ciyawa.

“Ghadir Khum” sunan wani tafki ne da yake a yankin Juhfa, kilomita 15 daga Rabigh. Nisan sa daga Makka kilomita 160 ne.

Labarin Ghadir:

Annabi Sallallahu Alaihi wa Sallam ya aiki Khalid dan Walid a matsayin kwamandan rundunar da za ta yi yaki a kasar Yaman daf da fara aikin Hajjin shekara ta 10H, hajjin da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam da kansa ya jagoranta.

Bayan da rundunar musulmi ta ci nasara sai Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam ya aika Sayyidi Ali don ya kula da sha’anin Ganimar da aka samu.

Ali Radhiyallahu Anhu ya raba Ganima, kuma ya cire hakkin Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam na Khumusi kamar yadda Alkur’ani ya zayyana. Daga ciki kuma ya cire ma kansa wata kuyanga da ta ba shi shawa.

Sayyidi Ali bai bata lokaci ba ya zarce zuwa Makka don ya riski maigidansa Sallallahu Alaihi wa Sallam a wurin aikin Hajji. Ya kuma wakilta wani daga cikin sojoji akan sauran aikin da ya rage.

Domin ya dadada ran sojojin, wakilin Sayyidi Ali ya raba ma su tufafi kyawawa daga cikin abin da aka ganimanto. Ya kuma yi ma su izini kowa ya hau rakumin da yake so daga cikin kayan Ganima. Kafin haka, sojoji sun gabatar da bukatar haka ga Sayyidi Ali amma bai amince ba. Sai ya ce ma su, rabonku sai an je Madina.

Sojojin wannan runduna sun hadu da Sayyidi Ali tare da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam a kan hanyar su ta dawowa bayan gama aikin Hajji. Sayyidi Ali ya nuna rashin jin dadinsa a kan wannan rabo da aka yi kafin lokacin yinsa.  Nan take ya yi umurni duk su sauka daga rakuman, suka kuma mayar da tufafin da aka raba masu. Rayukansu sun baci matuka a kan haka kuma sun kai karar sa ga Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam suna zargin sa da cewa ya kuntata masu.

Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam ya iso Ghadir Khum, kuma ya lura da fushi a fuskar wadannan sojoji. Ya yi huduba yana tambayar su ((ุฃู„ุณุชُ ุฃูˆู„ู‰ ุจุงู„ู…ุคู…ู†ูŠู† ู…ู† ุฃู†ูุณู‡ู…))؟! “Ashe ban fi muminai cancanta da kawunansu ba?” Suka ce masa, haka ne. Sai ya ce, ((ูู…ู† ูƒู†ุช ู…ูˆู„ุงู‡، ูุนู„ูŠ ู…ูˆู„ุงู‡)) “To, duk wanda nake majibincinsa Ali ma majibincinsa ne”. Ma’ana, bai dace ku bata ranku a kan hukuncin da ya yi ba.

Da wannan babban jagora ya kwantar da wannan rikici da rashin fahimta, ya kuma nuna wajabcin a yi ma jagora da’a, sa’annan ya bayyana matsayin dan uwansa Sayyidi Ali a wurin muminai. Sojojin suka ba shi hakuri, suka gane matsayinsa, suka wuce Madina tare da sauran ayarin mahajjata da suke tare da shi.

Wannan shi ne abin da ya faru. Illa iyaka.



TATSUNIYAR GHADIR

‘Yan Shi’a sun ribaci wannan abin da ya faru kuma ya zo ya wuce kamar sauran ire-irensa. Suka fankama shi, suka fadada shi, suka mayar da shi wani gagarumin bukin nadin sarauta. Suka kuma jefi duk Sahabban Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam da kin Allah da kauce ma gaskiya, da jayayya da wannan nadi da suka ce an yi.

Wannan akidar ta Ghadir a matsayin ranar buki ba a san ta a cikin tarihi ba sai bayan sama da shekaru 340 gwamnatin Shi’a ta Buwaihawa ta kago wannan bidi’a a kasar Iraqi. Suka mayar da ranar 18 ga watan Dhul Hajji a matsayin ranar wannan buki ta kowace shekara. Sukan taru a wurin kaburburan manyansu suna ta kururuwa suna la’antar masoyan Allah wadanda suka ce sun kauce ma umurni Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam da ya bayar na mika mulki ga maigida Sayyidi Ali.

Sun kago ruwayoyi barkatai a kan falalar wannan rana, cikin su har da cewa wai, Imam Ar-Ridha ya ce, da mutane sun san matsayi da falalar wannan rana da Mala’iku sun rinka musafaha da su har sau goma a kowace rana.

Haka kuma sun kitsa tatsuniyoyi masu nuna wai, manyan Sahabbai sun yi ma Ali mubaya’a amma a munafurce, sannan suka shirya makarkashiyar kashe Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam. A cikin su kuma wai har da duk sauran tara daga cikin mutane goma da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam ya yi ma su bushara da aljanna.



KALUBALE GA ‘YAN SHI’A

Muna kalubalantar ‘yan Shi’a a kan wannan batu da wadannan tambayoyi:

1.      Idan wannan magana ta Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam cewa “Duk wanda nake majibincinsa Ali ma majibincinsa ne” tana nuna wajabcin shugabantar da shi, to me za ku ce game da fadar Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam “Ko wace al’umma tana da amintacce, mu kuma amintaccenmu a cikin wannan al’umma shi ne Abu Ubaida”? Wa ya fi cancanta a cikin su kenan?
2.      Idan har gaskiya ne an yi wannan nadin kamar yadda kuke cewa, me ya sa ba a umurci Sayyidi Ali da ya ci gaba da ba da Sallah ba musamman bayan da ciwon ajali ya kama Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam?
3.      Me ya sa ba ayi wannan bukin a zamanin da Sayyidi Ali yake Khalifa ba ko Sayyidi Al-Hasan ko a zamanin duk Imamanku goma sha daya da suka rayu kafin Malam Na-boye (Mahadinku) ya zo duniya? Me ya sa sai lokacin da Buwaihi Bafarise mai kamun kifi ya kafa gwamnati sannan aka fara wannan buki a shekarar 352H?
4.      Idan hudubar Ghadir tana nufin nadin sarauta ne, me ya sa ba ayi ta a Makka ba in da duk alhazan duniya suka taru su sama da mahajjata dubu dari?
5.      Ashe Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam bai yi hudubobi a can Makka da Minna da Arafat ba? Me ya sa bai ware huduba ta musamman a kan wannan babbar maganar ta halifancin Sayyidi Ali ba?
6.      Ashe Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam bai yi huduba a kan jinainai da dukiyoyi a ranar babbar sallah ba? Ashe bai yi ma al’umma wasici da muhimman abubuwan da suke bukatar sani ba? Ita wannan maganar ba ta kai muhimmancinsu ba ne ya manta da ita? Me ya sa sai da aka watse, kowa ya bi hanyar garinsu saura mutanen Madina kawai suka rage sannan ya yi wannan magana a cikin sunkurmin daji a tafkin Ghadir?
7.      Ya ya aka yi Sahabbai suka riwaito wannan hudubar ta Ghadir alhalin kun ce sun boye kaso biyu cikin uku na Alkur’ani masu bayyana falalar Ahlulbaiti?
8.      Kun ce duk rikicin da musulmi suka shiga a tsawon tarihi dalilin kauce ma wannan umurni na ranar Ghadir ne da sahabbai suka yi. Me ya sa Alkur’ani ya yi biris da labarin Ghadir?
9.      Allah Tabaraka wa Ta’ala ya saukar da sura ta musamman a cikin Alkur’ani kan maganar Hudaibiya da mubaya’ar da sahabbai suka yi ma Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam da har wuri da bishiyar da suka yi mubaya’a a karkashinta, kuma ya ce ya yarda da su a kan haka bisa ga abin da ke cikin zukatansu na imani da ikhlasi. Kuma ya ce, a lokacin da suke yi ma Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam mubaya’a hannun Allah yana saman nasu. Me ya sa idan har an yi wannan mubaya’a Allah bai kawo ta ba a cikin Alkur’ani?
10.  Mubaya’ar da mata suka yi ma Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam ita ma Allah ya kawo labarinta cikin Suratul Mumtahana. Shin ita wannan mubaya’ar ta Ghadir ba ta da muhimmanci ne irin wannan mubaya’ar mata ko kuwa?

‘Yan Shi’a ku ji tsoron Allah! Malamanku suna zargin Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam da boye wannan bayani wai a cikin Makka har suna cewa a kan wannan boyewar da ya yi sai da Allah ya saukar da ayar ”Ya kai wannan manzo ka isar da sakon da aka saukar ma ka daga wurin Ubangijinka. Idan kuwa har ba ka yi ba to, ba ka isar da sakonsa ba. Kuma Allah zai kare ka daga mutane”. To, sannan wai, ya tsaya a Ghadir Khum ya isar da wannan sako. Ku ji tsoron Allah! Ku darajanta manzonsa, ku koma ga gaskiya.

Wallahi, Sayyidi Abubakar da Sayyidi Umar da Sayyidi Usmanu da ma duk sauran sahabbai almajiran Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam ba su jiye ma Sayyidi Ali da kome. Kuma ba su da wani kwadayi ga duniya balle su nemi shugabanci. Allah Ta’ala da kansa cewa ya yi a kan su:

((ู„ู„ูู‚ุฑุงุก ุงู„ู…ู‡ุงุฌุฑูŠู† ุงู„ุฐูŠู† ุฃُุฎุฑุฌูˆุง ู…ู† ุฏูŠุงุฑู‡ู… ูˆุฃู…ูˆุงู„ู‡ู… ูŠุจุชุบูˆู† ูุถู„ุง ู…ู† ุงู„ู„ู‡ ูˆุฑุถูˆุงู†ุง ูˆูŠู†ุตุฑูˆู† ุงู„ู„ู‡ ูˆุฑุณูˆู„ู‡ ุฃูˆู„ุฆูƒ ู‡ู… ุงู„ุตุงุฏู‚ูˆู†))

“-A bayar da Fai’i- ga talakawa Muhajirai wadanda aka fitar da su daga gidajensu da dukiyoyinsu suna neman falala daga Allah da yarda, kuma suna taimakon Allah da manzonsa. Wadancan su ne masu gaskiya”

To, ka ji. An kore su daga garuruwansu, aka kwace dukiyarsu kuma a cikin zukatansu ba zaman gida ko mallakar dukiya ne a gabansu ba. Babban gurinsu shi ne taimakon Allah da manzonsa. Ka kuma ji Allah ya ce ma su masu gaskiya. Don Allah ta ina wadannan za su yi kwacen mulki kuma har su shirya ma Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam makarkashiyar kisan sa?!

Ya Allah! Ka shiryar da bayinka, ka ceto su daga muguwar akidar da Farisawa ‘yan bautar wuta suka kago suka lullube ta da rigar musulunci don su halaka su. Allahumma Ameen.

Saturday, 28 April 2018

Poem - QUEEN OF BLACKS - AFRICA - FATIMA MUHAMMAD SANI

QUEEN OF BLACKS

Covered in brown and black colours,
Strength and bravery,she honours,
In pure beauty she blooms,
Shimmering like a gold in the midst of silvers,

With a soul of green gardens and culture
Her seeds in harmony,she natures,
In persistency and hardworking,they mature,
Happiness is all you see in their pure, white eyes,
Discolouring the melanin with the brightest smile ever.
A home of love,peace and unity,
With pride embracing humanity.

Without darkness,she got injured;
Weak in education,
Human rights depletion,
Poor environmental services and nutrition.

But mother is hope itself,
Grooming new seeds with greatness,Hope and love,
To heal her wounded parts and garden her jewels and heart,
All she needs are hardworking,consistent and dedicating seeds,
That'll bloom and grow into great trees and her pride,
And breed generations of colorful flowers with joy,
She's the mother of mothers,
Goddess of love,
Queen of blacks,
AFRICA;our home.

FATIMA MUHAMMAD SANI

BACK TO SCHOOL TUESDAY 03-04-2018๐Ÿ˜Š ZMM

# BACK TO SCHOOL TUESDAY
03-04-2018๐Ÿ˜Š
  After having a captivating break, for almost my entire plans worked out. I commenced preparing for class yesterday as i knew i had got used to having adequte hours of sleep.

I started getting ready for lectures by 6:00am as usual, took my bath and had a light breakfast of cornflakes by 7:20am.
Left for class by 7:40am, we had an intresting lectures on Environmental health(commed) and the day continued in anticipation for other lecturers that didn't show up. In a nutshell, today was still part of the break!

BACKTOSCHOOL - MAJ

The break was over soon as it started. Wasn't all that glittery, there were two weddings I was supposed to attend, both at different places, but I attended none. I know right, I'm a fun killer. I love myself that way. ๐Ÿ˜Ž
             I tried reading, couldn't treat myself to my satisfaction. Though I read enough to last me a day in my challenging field of study. What can I do? That's who I am.
           The only thing that brought fun and joy to me was the freshers day. It was fun and lit. I enjoyed my time judiciously. What can I do? I'm the fun type ๐Ÿ˜Ž.
      Yesterday was Monday, I only did 1 thing that's productive, wash my clothes ๐Ÿคช. The rest of the day, I slept like a baby, I had a good resounding sleep after time immemorial.
         Today been Tuesday, the break has to break, I woke up earlier than ever, fully refreshed. Determined to get all the lectures of the understood by my unserious self, I ended up at my favorite spot, the backseat ๐Ÿ˜Ž,After the first lecture, I wondered off only to find myself in the evening in my bed, what to do?  That's how i roll. Nevertheless I've got to cover,so this is the life I've chosen for myself, the life of reading and it's time to face it.
#BACKTOSCHOOL

MAJ

BACK TO SCHOOL TUESDAY 03-04-2018 - ABU JA'AFAR- ALMUSTAPHA UMAR LAMIDO

#BACK TO SCHOOL TUESDAY 03-04-2018๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ
I gave up on my plans yesterday . ''This holiday is the right time for me to revise all the topics we were lectured from the beginning of this posting'' l thought last Wednesday, ''or even read in advance''. I could not assimilate as fast as l expected, l was dealing with entirely new disciplines, not the ones my sister is still struggling with๐Ÿ˜Š, ( l mean  you ๐Ÿ‘†๐Ÿฟ...๐Ÿ™Š)
As usual l began my preparations some minutes past 7am. I descended the staircase with my empty bucket in one hand and a new lab coat encapsulated in a transparent polythene bag in the other. I fetched a bucketful of water at the tap, entered the bathroom at the ground floor, bathed, exited, fetched a bucketful of water again and ascended, as usual, to the higher centers, where my room is, just close to our class chairman's.
As fast as l could, l ate my breakfast, dressed up, dusted my shoes๐Ÿ˜†  and *comot* for the day's, Tuesday's job.
So late in a group of habitual late comers we arrived the class and met the lecturer discussing gender issues, commed๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜

AIR POLLUTION AND ASTHMA - FATIMA MUHAMMAD SANI

AIR POLLUTION AND ASTHMA
Air pollution is any visible or invisible particle or gas found in the air that is not part of the natural composition of the air. Some of the particles are;carbon dioxide,sulphur oxides,nitrogen oxides,volatile organic compounds,toxic metals ammonia,odors,radioactive substances,ground level ozone,dust,smoke.e.t.c.it comes from many different sources ,some are man made and some are naturally occurring.some of the natural sources are;dust from large areas of land with little or no vegetation, radon gas from radioactive decay within the earth crust,smoke and carbon monoxide from wildfires,volcanic activities and some of the man made sources are;smoke stacks of power plants,furnaces and other fuel-burning heating devices,wood,drop waste ,dung,smoke from vehicles,fumes from paint,hair spray,varnish and other solvents,waste deposition in landfills which generate methane,military resources such as nuclear weapons,toxic gas,burning of diets in a population filled area,grilling of food in an open area by the street. All these cause air pollution which triggers asthma symptoms or an asthma attack if one has the condition,leading to increase in pain and suffering of asthmatic patients,it has high effects because it leads to breathing difficulties and sometimes cessation of breath for a minute or two for the patients,just imagine the pain they go through and what their families go through each day they're exposed to air pollutants especially those with severe asthma;it's a pain that the mind can't think of and the heart can't take. It's clear that we can't prevent or stop the natural causes, but at least we can prevent or reduce the man made causes with all that we can, in order to help the asthmatic patients control their illness and also many respiratory diseases,cardiovascular diseases, cancer, and to reduce the cases of mortality caused by air pollution.we should stop dirt burning within the community,stop littering our environment and for those that grill food such as meat in an open place should please find a covered place to do so,though it's also a great problem,but it'll reduce the causes of out door air pollution. And for the asthmatics,you should try all your best to prevent all what triggers your illness,provide public awareness about  the effects of air pollution and use face mask,it protects the inhalation of air pollutants,prevent indoor air pollution and also use your medications well, especially your preventers and by that,there'll be a decrease in the rate of asthmatic attacks and death.
             FATIMA MUHAMMAD SANI 
please share,in order to save lives.

Break - Fatima Muhammad Sani

Today's Tuesday,a new day and we're back to school after a short Easter break. I woke up without the joy of wanting to go to school as I always do. I was not feeling fine,having a little dyspnea,and I had to dress up early for school because my sister had a morning lecture and I had to go to the bank to pay my school fees coux we had issues about our registration. It was stressful and great coux it was the first day that I paid my school fees by myself,which indicates that am now an adult and we had only physiology lecture,luckily we didn't receive a surprised test ,and I got the chance to read my notes after a long time without opening them coux I felt motivated during the holiday. I slept to relieved and after that I chatted with my bestie who ended up cracking an joke about being ill which nearly gave me CHF,it was'nt funny at all and some of my friends,I shared some things and laughed. In summary,today was okay.

Break - Maryam Salman

*BackFromBreak*; this should be fun.

 (TUESDAY ): We know how the 1st day of resumption can be stressful and full of activities and we would love to hear from you in writing how it all went down. Works are to be received with the hash tag #BACKTOSCHOOL

Encounter#
Monday might be stressful but not like this last one.
Haven finished with exams, I started at home with my Sis.
And then we went to madrasah together by 4:00pm.
We came back and enjoyed a merry chitchat with the family.
Maybe no encounter. No stressful Monday.
Pressing phone almost all day


#BACKTOSCHOOL
So today was kinda good to me. Being Tuesday, I had no morning lectures. It was an advantage because I slept late. So morning, I slept like a baby ๐Ÿ˜‚
I woke up by 9am brushed and took my bath. Then thoughts of what to eat came flooding I was almost crying as I remembered that just 24hours ago I was served breakfast like a princess. After deliberating, thinking and redeliberating I finally settled for Noodles๐Ÿœ and fried eggs with a cup of SHAYI☕as usual.
I'm a slow eater so I took 45 minutes to clear the plates.
I hurriedly dressed up, did some finishing touches to my face and clothes๐Ÿ˜‰. And while saying my Azkar I stepped out to do what we do(BOKO)

*TRUE LOVE IN IT'S HUMAN FORM* FATIMA MUHAMMAD SANI*

*TRUE LOVE IN IT'S HUMAN FORM*

 _Call it love and devotion,
Call it a Mum's adoration,
A special bond of creation,
Thy strong foundation,

So strong like a rock,
So goodly like a star forsooth.
The world with her strength,she rocks
24/7,she tirelessly works
A heroine without a cape,
Created with extraordinary super powers.

True love in it's human form,
She does more than she can doth,
Because she wants a wonderful life for her babies,
She gives them all her love,
Nobody matters like them.

Holds everything together like a glue,
With a soul so cool,deop and blue,
A queen without a crown,
A goddess in her children's eye,
Always a life saver.

Facing the hard life without a fear,
Well preparedth for any obstacle that blocks her way,
She's always there for thee during rain and shine,
The first person that believes in thee,
Thy doctor,friend and bank for thy worries and tears,
Thy problem solver, with a magical hug that heals everything .

The truest person to thee,who tells thee when you're doing good or bad.
Her goal is always to make thee smile no matter what,
'Sacrifice' is what she's compassed with,
For thou,she sacrifices her life,youth,wynn and more.
One with the sweetest name ever,
Which means millions of words,
MOTHER,she's called.

DEDICATED TO ALL MOTHERS,MAY GOD BLESS THEM WITH HIS INFINITE MERCY._
                  *FATIMA MUHAMMAD SANI*

POEM - POOR NIGERIAN CHILD - MARYAM SALMAN

Dilapidated buildings and inadequate health facilities.
Insufficient health workers and poor working conditions
Why?
Nigeria Why? Nigerians Why?
Is it a crime to be poor?
They didn't ask to be poor, it's just circumstances.

They chose people to represent them.
But then, they exist no more to these people.
They're suffering in silence
Nobody hears them.
Children are sick and dying;
Malnutrition, diarrhoea, they battle with everyday.
Malaria seems to be a neighbour.

Their welfare has being abandoned.
Their plight, the government doesn't know of
They conceal their agony
and suffer in silence feeling abandoned.
Be their voice!
*For all the people in undeveloped settlements suffering from Inadequate Health care Services*

*Maryam Salman (Quills On Scrolls)*

*MY SHAYI☕* - MARYAM SALMAN

*MY SHAYI☕*
A symbol of friendship
A herbal nourishing drink of the average Hausa man
My Shayi☕
My black Shayi scented with ginger and cloves
My Companion in all weather conditions
I love my Shayi☕
Black and too hot for you
*Shayi: A hausa word for Tea
*Maryam Salman*