AL-GHADIR:
KALUBALE GA ‘YAN SHI’A
✍ Dr. Mansur Sokoto
18/12/1434M
22/10/2013M
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
*INGANTACCEN LABARIN GHADIR:*
Ma’anar Ghadir:
Kalmar Ghadir a larabce, tana nufin wurin da ya tara ruwa da ciyawa.
“Ghadir Khum” sunan wani tafki ne da yake a yankin Juhfa, kilomita 15 daga Rabigh. Nisan sa daga Makka kilomita 160 ne.
Labarin Ghadir:
Annabi Sallallahu Alaihi wa Sallam ya aiki Khalid dan Walid a matsayin kwamandan rundunar da za ta yi yaki a kasar Yaman daf da fara aikin Hajjin shekara ta 10H, hajjin da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam da kansa ya jagoranta.
Bayan da rundunar musulmi ta ci nasara sai Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam ya aika Sayyidi Ali don ya kula da sha’anin Ganimar da aka samu.
Ali Radhiyallahu Anhu ya raba Ganima, kuma ya cire hakkin Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam na Khumusi kamar yadda Alkur’ani ya zayyana. Daga ciki kuma ya cire ma kansa wata kuyanga da ta ba shi shawa.
Sayyidi Ali bai bata lokaci ba ya zarce zuwa Makka don ya riski maigidansa Sallallahu Alaihi wa Sallam a wurin aikin Hajji. Ya kuma wakilta wani daga cikin sojoji akan sauran aikin da ya rage.
Domin ya dadada ran sojojin, wakilin Sayyidi Ali ya raba ma su tufafi kyawawa daga cikin abin da aka ganimanto. Ya kuma yi ma su izini kowa ya hau rakumin da yake so daga cikin kayan Ganima. Kafin haka, sojoji sun gabatar da bukatar haka ga Sayyidi Ali amma bai amince ba. Sai ya ce ma su, rabonku sai an je Madina.
Sojojin wannan runduna sun hadu da Sayyidi Ali tare da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam a kan hanyar su ta dawowa bayan gama aikin Hajji. Sayyidi Ali ya nuna rashin jin dadinsa a kan wannan rabo da aka yi kafin lokacin yinsa. Nan take ya yi umurni duk su sauka daga rakuman, suka kuma mayar da tufafin da aka raba masu. Rayukansu sun baci matuka a kan haka kuma sun kai karar sa ga Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam suna zargin sa da cewa ya kuntata masu.
Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam ya iso Ghadir Khum, kuma ya lura da fushi a fuskar wadannan sojoji. Ya yi huduba yana tambayar su ((ألستُ أولى بالمؤمنين من أنفسهم))؟! “Ashe ban fi muminai cancanta da kawunansu ba?” Suka ce masa, haka ne. Sai ya ce, ((فمن كنت مولاه، فعلي مولاه)) “To, duk wanda nake majibincinsa Ali ma majibincinsa ne”. Ma’ana, bai dace ku bata ranku a kan hukuncin da ya yi ba.
Da wannan babban jagora ya kwantar da wannan rikici da rashin fahimta, ya kuma nuna wajabcin a yi ma jagora da’a, sa’annan ya bayyana matsayin dan uwansa Sayyidi Ali a wurin muminai. Sojojin suka ba shi hakuri, suka gane matsayinsa, suka wuce Madina tare da sauran ayarin mahajjata da suke tare da shi.
Wannan shi ne abin da ya faru. Illa iyaka.
TATSUNIYAR GHADIR
‘Yan Shi’a sun ribaci wannan abin da ya faru kuma ya zo ya wuce kamar sauran ire-irensa. Suka fankama shi, suka fadada shi, suka mayar da shi wani gagarumin bukin nadin sarauta. Suka kuma jefi duk Sahabban Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam da kin Allah da kauce ma gaskiya, da jayayya da wannan nadi da suka ce an yi.
Wannan akidar ta Ghadir a matsayin ranar buki ba a san ta a cikin tarihi ba sai bayan sama da shekaru 340 gwamnatin Shi’a ta Buwaihawa ta kago wannan bidi’a a kasar Iraqi. Suka mayar da ranar 18 ga watan Dhul Hajji a matsayin ranar wannan buki ta kowace shekara. Sukan taru a wurin kaburburan manyansu suna ta kururuwa suna la’antar masoyan Allah wadanda suka ce sun kauce ma umurni Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam da ya bayar na mika mulki ga maigida Sayyidi Ali.
Sun kago ruwayoyi barkatai a kan falalar wannan rana, cikin su har da cewa wai, Imam Ar-Ridha ya ce, da mutane sun san matsayi da falalar wannan rana da Mala’iku sun rinka musafaha da su har sau goma a kowace rana.
Haka kuma sun kitsa tatsuniyoyi masu nuna wai, manyan Sahabbai sun yi ma Ali mubaya’a amma a munafurce, sannan suka shirya makarkashiyar kashe Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam. A cikin su kuma wai har da duk sauran tara daga cikin mutane goma da Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam ya yi ma su bushara da aljanna.
KALUBALE GA ‘YAN SHI’A
Muna kalubalantar ‘yan Shi’a a kan wannan batu da wadannan tambayoyi:
1. Idan wannan magana ta Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam cewa “Duk wanda nake majibincinsa Ali ma majibincinsa ne” tana nuna wajabcin shugabantar da shi, to me za ku ce game da fadar Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam “Ko wace al’umma tana da amintacce, mu kuma amintaccenmu a cikin wannan al’umma shi ne Abu Ubaida”? Wa ya fi cancanta a cikin su kenan?
2. Idan har gaskiya ne an yi wannan nadin kamar yadda kuke cewa, me ya sa ba a umurci Sayyidi Ali da ya ci gaba da ba da Sallah ba musamman bayan da ciwon ajali ya kama Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam?
3. Me ya sa ba ayi wannan bukin a zamanin da Sayyidi Ali yake Khalifa ba ko Sayyidi Al-Hasan ko a zamanin duk Imamanku goma sha daya da suka rayu kafin Malam Na-boye (Mahadinku) ya zo duniya? Me ya sa sai lokacin da Buwaihi Bafarise mai kamun kifi ya kafa gwamnati sannan aka fara wannan buki a shekarar 352H?
4. Idan hudubar Ghadir tana nufin nadin sarauta ne, me ya sa ba ayi ta a Makka ba in da duk alhazan duniya suka taru su sama da mahajjata dubu dari?
5. Ashe Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam bai yi hudubobi a can Makka da Minna da Arafat ba? Me ya sa bai ware huduba ta musamman a kan wannan babbar maganar ta halifancin Sayyidi Ali ba?
6. Ashe Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam bai yi huduba a kan jinainai da dukiyoyi a ranar babbar sallah ba? Ashe bai yi ma al’umma wasici da muhimman abubuwan da suke bukatar sani ba? Ita wannan maganar ba ta kai muhimmancinsu ba ne ya manta da ita? Me ya sa sai da aka watse, kowa ya bi hanyar garinsu saura mutanen Madina kawai suka rage sannan ya yi wannan magana a cikin sunkurmin daji a tafkin Ghadir?
7. Ya ya aka yi Sahabbai suka riwaito wannan hudubar ta Ghadir alhalin kun ce sun boye kaso biyu cikin uku na Alkur’ani masu bayyana falalar Ahlulbaiti?
8. Kun ce duk rikicin da musulmi suka shiga a tsawon tarihi dalilin kauce ma wannan umurni na ranar Ghadir ne da sahabbai suka yi. Me ya sa Alkur’ani ya yi biris da labarin Ghadir?
9. Allah Tabaraka wa Ta’ala ya saukar da sura ta musamman a cikin Alkur’ani kan maganar Hudaibiya da mubaya’ar da sahabbai suka yi ma Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam da har wuri da bishiyar da suka yi mubaya’a a karkashinta, kuma ya ce ya yarda da su a kan haka bisa ga abin da ke cikin zukatansu na imani da ikhlasi. Kuma ya ce, a lokacin da suke yi ma Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam mubaya’a hannun Allah yana saman nasu. Me ya sa idan har an yi wannan mubaya’a Allah bai kawo ta ba a cikin Alkur’ani?
10. Mubaya’ar da mata suka yi ma Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam ita ma Allah ya kawo labarinta cikin Suratul Mumtahana. Shin ita wannan mubaya’ar ta Ghadir ba ta da muhimmanci ne irin wannan mubaya’ar mata ko kuwa?
‘Yan Shi’a ku ji tsoron Allah! Malamanku suna zargin Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam da boye wannan bayani wai a cikin Makka har suna cewa a kan wannan boyewar da ya yi sai da Allah ya saukar da ayar ”Ya kai wannan manzo ka isar da sakon da aka saukar ma ka daga wurin Ubangijinka. Idan kuwa har ba ka yi ba to, ba ka isar da sakonsa ba. Kuma Allah zai kare ka daga mutane”. To, sannan wai, ya tsaya a Ghadir Khum ya isar da wannan sako. Ku ji tsoron Allah! Ku darajanta manzonsa, ku koma ga gaskiya.
Wallahi, Sayyidi Abubakar da Sayyidi Umar da Sayyidi Usmanu da ma duk sauran sahabbai almajiran Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam ba su jiye ma Sayyidi Ali da kome. Kuma ba su da wani kwadayi ga duniya balle su nemi shugabanci. Allah Ta’ala da kansa cewa ya yi a kan su:
((للفقراء المهاجرين الذين أُخرجوا من ديارهم وأموالهم يبتغون فضلا من الله ورضوانا وينصرون الله ورسوله أولئك هم الصادقون))
“-A bayar da Fai’i- ga talakawa Muhajirai wadanda aka fitar da su daga gidajensu da dukiyoyinsu suna neman falala daga Allah da yarda, kuma suna taimakon Allah da manzonsa. Wadancan su ne masu gaskiya”
To, ka ji. An kore su daga garuruwansu, aka kwace dukiyarsu kuma a cikin zukatansu ba zaman gida ko mallakar dukiya ne a gabansu ba. Babban gurinsu shi ne taimakon Allah da manzonsa. Ka kuma ji Allah ya ce ma su masu gaskiya. Don Allah ta ina wadannan za su yi kwacen mulki kuma har su shirya ma Manzon Allah Sallallahu Alaihi wa Sallam makarkashiyar kisan sa?!
Ya Allah! Ka shiryar da bayinka, ka ceto su daga muguwar akidar da Farisawa ‘yan bautar wuta suka kago suka lullube ta da rigar musulunci don su halaka su. Allahumma Ameen.
Friday, 31 August 2018
Friday, 17 August 2018
Friday, 1 June 2018
Saturday, 28 April 2018
Poem - QUEEN OF BLACKS - AFRICA - FATIMA MUHAMMAD SANI
QUEEN OF BLACKS
Covered in brown and black colours,
Strength and bravery,she honours,
In pure beauty she blooms,
Shimmering like a gold in the midst of silvers,
With a soul of green gardens and culture
Her seeds in harmony,she natures,
In persistency and hardworking,they mature,
Happiness is all you see in their pure, white eyes,
Discolouring the melanin with the brightest smile ever.
A home of love,peace and unity,
With pride embracing humanity.
Without darkness,she got injured;
Weak in education,
Human rights depletion,
Poor environmental services and nutrition.
But mother is hope itself,
Grooming new seeds with greatness,Hope and love,
To heal her wounded parts and garden her jewels and heart,
All she needs are hardworking,consistent and dedicating seeds,
That'll bloom and grow into great trees and her pride,
And breed generations of colorful flowers with joy,
She's the mother of mothers,
Goddess of love,
Queen of blacks,
AFRICA;our home.
FATIMA MUHAMMAD SANI
Covered in brown and black colours,
Strength and bravery,she honours,
In pure beauty she blooms,
Shimmering like a gold in the midst of silvers,
With a soul of green gardens and culture
Her seeds in harmony,she natures,
In persistency and hardworking,they mature,
Happiness is all you see in their pure, white eyes,
Discolouring the melanin with the brightest smile ever.
A home of love,peace and unity,
With pride embracing humanity.
Without darkness,she got injured;
Weak in education,
Human rights depletion,
Poor environmental services and nutrition.
But mother is hope itself,
Grooming new seeds with greatness,Hope and love,
To heal her wounded parts and garden her jewels and heart,
All she needs are hardworking,consistent and dedicating seeds,
That'll bloom and grow into great trees and her pride,
And breed generations of colorful flowers with joy,
She's the mother of mothers,
Goddess of love,
Queen of blacks,
AFRICA;our home.
FATIMA MUHAMMAD SANI
BACK TO SCHOOL TUESDAY 03-04-2018😊 ZMM
# BACK TO SCHOOL TUESDAY
03-04-2018😊
After having a captivating break, for almost my entire plans worked out. I commenced preparing for class yesterday as i knew i had got used to having adequte hours of sleep.
I started getting ready for lectures by 6:00am as usual, took my bath and had a light breakfast of cornflakes by 7:20am.
Left for class by 7:40am, we had an intresting lectures on Environmental health(commed) and the day continued in anticipation for other lecturers that didn't show up. In a nutshell, today was still part of the break!
03-04-2018😊
After having a captivating break, for almost my entire plans worked out. I commenced preparing for class yesterday as i knew i had got used to having adequte hours of sleep.
I started getting ready for lectures by 6:00am as usual, took my bath and had a light breakfast of cornflakes by 7:20am.
Left for class by 7:40am, we had an intresting lectures on Environmental health(commed) and the day continued in anticipation for other lecturers that didn't show up. In a nutshell, today was still part of the break!
BACKTOSCHOOL - MAJ
The break was over soon as it started. Wasn't all that glittery, there were two weddings I was supposed to attend, both at different places, but I attended none. I know right, I'm a fun killer. I love myself that way. 😎
I tried reading, couldn't treat myself to my satisfaction. Though I read enough to last me a day in my challenging field of study. What can I do? That's who I am.
The only thing that brought fun and joy to me was the freshers day. It was fun and lit. I enjoyed my time judiciously. What can I do? I'm the fun type 😎.
Yesterday was Monday, I only did 1 thing that's productive, wash my clothes 🤪. The rest of the day, I slept like a baby, I had a good resounding sleep after time immemorial.
Today been Tuesday, the break has to break, I woke up earlier than ever, fully refreshed. Determined to get all the lectures of the understood by my unserious self, I ended up at my favorite spot, the backseat 😎,After the first lecture, I wondered off only to find myself in the evening in my bed, what to do? That's how i roll. Nevertheless I've got to cover,so this is the life I've chosen for myself, the life of reading and it's time to face it.
#BACKTOSCHOOL
MAJ
I tried reading, couldn't treat myself to my satisfaction. Though I read enough to last me a day in my challenging field of study. What can I do? That's who I am.
The only thing that brought fun and joy to me was the freshers day. It was fun and lit. I enjoyed my time judiciously. What can I do? I'm the fun type 😎.
Yesterday was Monday, I only did 1 thing that's productive, wash my clothes 🤪. The rest of the day, I slept like a baby, I had a good resounding sleep after time immemorial.
Today been Tuesday, the break has to break, I woke up earlier than ever, fully refreshed. Determined to get all the lectures of the understood by my unserious self, I ended up at my favorite spot, the backseat 😎,After the first lecture, I wondered off only to find myself in the evening in my bed, what to do? That's how i roll. Nevertheless I've got to cover,so this is the life I've chosen for myself, the life of reading and it's time to face it.
#BACKTOSCHOOL
MAJ
BACK TO SCHOOL TUESDAY 03-04-2018 - ABU JA'AFAR- ALMUSTAPHA UMAR LAMIDO
#BACK TO SCHOOL TUESDAY 03-04-2018😭😭😭
I gave up on my plans yesterday . ''This holiday is the right time for me to revise all the topics we were lectured from the beginning of this posting'' l thought last Wednesday, ''or even read in advance''. I could not assimilate as fast as l expected, l was dealing with entirely new disciplines, not the ones my sister is still struggling with😊, ( l mean you 👆🏿...🙊)
As usual l began my preparations some minutes past 7am. I descended the staircase with my empty bucket in one hand and a new lab coat encapsulated in a transparent polythene bag in the other. I fetched a bucketful of water at the tap, entered the bathroom at the ground floor, bathed, exited, fetched a bucketful of water again and ascended, as usual, to the higher centers, where my room is, just close to our class chairman's.
As fast as l could, l ate my breakfast, dressed up, dusted my shoes😆 and *comot* for the day's, Tuesday's job.
So late in a group of habitual late comers we arrived the class and met the lecturer discussing gender issues, commed😁😁😁
I gave up on my plans yesterday . ''This holiday is the right time for me to revise all the topics we were lectured from the beginning of this posting'' l thought last Wednesday, ''or even read in advance''. I could not assimilate as fast as l expected, l was dealing with entirely new disciplines, not the ones my sister is still struggling with😊, ( l mean you 👆🏿...🙊)
As usual l began my preparations some minutes past 7am. I descended the staircase with my empty bucket in one hand and a new lab coat encapsulated in a transparent polythene bag in the other. I fetched a bucketful of water at the tap, entered the bathroom at the ground floor, bathed, exited, fetched a bucketful of water again and ascended, as usual, to the higher centers, where my room is, just close to our class chairman's.
As fast as l could, l ate my breakfast, dressed up, dusted my shoes😆 and *comot* for the day's, Tuesday's job.
So late in a group of habitual late comers we arrived the class and met the lecturer discussing gender issues, commed😁😁😁
Subscribe to:
Posts (Atom)